fidelitybank

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Date:

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar ta kai hari kan cibiyar tattara bayanan sirri ta Isra’ila, wato Mossad.

Kamfanin dillancin labaran ƙasar na Tasnim ya wallafa wasu jerin hotuna da ya ce suna nuna yadda shalkwatar cibiyar Mossad ke ci da wuta.

Tasnim, ya ambato rundunar juyin juya halin Iran, na cewa ƙasar ta kai hari kan cibiyar ne ta hanyar amfani da makamai masu linzami.

A wani saƙo da kamfanin dillancin labaran na Iran ya wallafa a shafinsa na Telegram, ya ce: “A wani salo a ƙwarewa makaman IRGC masu linzami sun faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila, duk kuwa da ƙarfin tsaron sararin samaniya na zamani da ƙasar ke da shi.”

Kawo yanzu Isra’ila ba ta ce komai ba game da wannan iƙirari, kuma saboda dokokin taƙaita yaɗa labarai da gwamnati ta sanya, kafofofin yaɗa labaran da ke aiki a ƙasar ba za su iya bayar da labaran wasu wuraren da aka kai wa hari ba.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Najeriya na cece-kuce dangane da rasuwar Muhammadu Buhari

Mutuwar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta bar cece-kuce ga...

Da Ɗumi-Ɗumi: Kashim Shettima zai rako gawar Muhammadu Buhari zuwa Najeriya

Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya rasu. Ya rasu ne...

Ina Tinubu ya ke ya ɓata ba bayani – ADC

Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC, ta soki Shugaba,...

Koriya ta Arewa za ta ba Rasha ƙarin sojoji domin yaƙin Ukraine

Shugaban Koriya ta Arewa Kim Jong Un ya yi...

Jam’iyyar ADC alheri ce ga siyasar Najeriya – Femi Gbajabiamila

Shugaban ma'aikata na fadar gwamnatin Najeriya, Femi Gbajabiamila ya...

Tinubu na yunkurin tauye hakkin ma’aikata – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban ƙasa a Najeriya, Atiku Abubakar, ya...

Trump ya lafta wa ƙasashen Tarayyar Turai da Mexico harajin kashi 30

Shugaban Amurka Donald Trump ya lafta wa ƙasashen ƙungiyar...

INEC ta ce za ta buɗe shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

Huhukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, ta ce nan...

EFCC na neman Rabi’u Auwalu Tijjani ruwa a jallo a Kano

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin...

An gano musabbabin hatsarin jirgin saman Indiya

Masu bincike sun bayyana sakamako na farko-farko game da...

Amurka ta haramta wa shugaban kasar Cuba shiga kasar

Amurka a karon farko ta ƙaƙaba takunkumi kan shugaban...

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum dubu shida...
X whatsapp