fidelitybank

Mahajatta za su hau mota mara matuki a karo na farko

Date:

Saudiyya za ta ƙaddamar da motoci marasa matuƙa masu amfani da lantarki, da za su yi jigilar mahajja a aikin hajjin bana.

Hukumar kula da sufurin ƙasar ta ce ta ɗauki matakin ne domin zamanantar da kuma sauƙaƙa harkar sufuri a ƙasar.

Matakin na daga cikin yunƙurin da hukumomin ƙasar ke yi don faɗaɗa harkokin sufuri musamman a lokacin aikin hajjin bana.

Sabbin motocin masu sarrafa kansu na ɗauke da kyamarori da wasu abubuwa da za su sanya su yin aiki da kansu ba tare da wata matsala ba.

Motocin kan tattara bayanai a lokacin da suke aiki, tare da yin nazari a kan bayanan, domin ɗaukar mataki.

Manyan motocin waɗanda ke da kujeru 11, za su iya yin gudun kilomita 30 a cikin sa’a ɗaya, kuma batirinsu zai iya riƙe chaji na tswon sa’o’i 6.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp