fidelitybank

Ma’aikatan kamfanin siminti na BUA sun yi zanga-zanga a kan albashin su

Date:

Ma’aikatan kamfanin siminti na BUA dake Obu-Okpella, jihar Edo, sun rufe harkoki a masana’antar, bisa zargin rashin biyansu kudaden alawus-alawus da kamfanin ya yi.

Ma’aikatan da suka yi zanga-zangar, wadanda suka tare kofar shiga kamfanin, sun rinka rera wakokin hadin kai tare da rike kwalaye a hannu.

Rahotanni sun tabbatar da cewa zanga-zangar ta taso ne sakamakon samun labarin cewa, ma’aikatan kamfanin BUA bangaren siminti da ke Sokoto sun karbi alawus din su na hayar gidajen su na shekara, yayin da wadanda ke Okpella ba su samu komai ba.

An ce kamfanin na Sokoto ya hade da kamfanin Obu-Okpella tsawon shekaru biyu a fannin kula da yanayin ma’aikata.

Ma’aikatan da suka gudanar da zanga-zangar a ranar Laraba sun ce, suna kuma kokawa ne a kan yadda za a daidaita albashinsu da takwarorinsu na Sakkwato da kuma kawo karshen batun kwangila da ma’aikatan da ba su dace ba a Obu Plant.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp