fidelitybank

Ko a wane hali na ke Obi zan dangwalawa kuri’a ta – Aisha Yusufu

Date:

Shahararriyar ‘yar fafutukar siyasa da zamantakewa, Aisha Yesufu, ta sha alwashin cewa ko da bindiga, za ta zabi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, a zaben watan Fabrairu mai zuwa.

A yayin da take amsa tambayar wacce za ta marawa baya idan tsohon gwamnan Anambra ya fice daga jam’iyyar ta daya, Aisha Yesufu ta ce har yanzu za ta zabi Obi.

Kamar yadda ta wallafa a shafinta na Twitter, ba ta damu ba idan ita kadai ce a yunkurin nada Obi a matsayin shugaban kasar.

Ta wallafa a shafinta na twitter cewa, “Har yanzu zan zabe shi a ranar 25 ga Fabrairu, 2023, koda kuwa ina da bindiga a kaina. Na gwammace su ja da baya fiye da goyon bayan Atiku ko Tinubu.

“Ni mutum ne mai yanke hukunci. A shekarar 2019 ni kadai ne na zabi dan takarara a jam’iyya ta PU kuma na zauna har karfe biyu na dare domin kare kuri’a ta”.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp