fidelitybank

Jiragen yaƙin Amurka za su kutsa saman Taiwan

Date:

Rundunar sojin ruwa ta Amurka ta bayyana cewa jiragen ruwanta biyu na yaƙi za su wuce ta mashigin ruwa Taiwan.

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da China ke gudanar da wani babban atisaye ta wurin domin nuna ɓacin ranta, kan ziyarar da shugabar majalisar tarayyar Amurka Nancy Pelosi ta kai Taiwan ɗin a kwanakin baya.

Amurka ta ce jiragen ruwan biyu na wucewa ne ta wurin sakamakon ƴancin da suke da shi na kutsawa cikin teku a fadin duniya.

A ƴan shekarun nan, sojojin ruwa na Amurka da na wasu ƙasashen yamma sun mayar da mashigin ruwan na Taiwan a matsayin wani wurin yada zango.

Sai dai China na ɗaukar hakan a matsayin tsokanar faɗa inda har yanzu take kallon Taiwan ɗin a matsayin ɗaya daga cikin yankunan ƙasarta. In ji BBC.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp