fidelitybank

ISWAP: An yi garkuwa da mutane a Damaturu zuwa Maiduguri

Date:

Mayakan kungiayr, ISWAP, sun tare matafiya tare da yin awon gaba da su da bakin bindiga a hanyar Damaturu zuwa Maiduguri a ranar Asabar.

Kawo yanzu dai ba a tabbatar da adadin matafiyan da kungiyar ta yi garkuwa da su ba, a harin na misalin karfe 8.30 na safiya a yankin Benisheik.

Majiyar Aminiya ta ce, “Gaskiya ne an kai wa matafiya hari a safiyar nan a babbar hanyar Damaturu zuwa Maiduguri, inda wadannan mutanen su ka yi awon gaba da fasinjojin da ba a san adadinsu ba a tsaksain Benishiek da Mainok; Kawo yanzu dai ba mu da bayanai sosai.”

Sai dai shugaban Gamayyar Kungiyoyin Fararen Hula a Yankin Arewa maso Gabas, Ambasada Ahmed Shehu, ya tabbatar da faruwar lamarin.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp