fidelitybank

Har yanzu ƴan matan Chibok 98 na hannun ƴan Boko Haram – Sojoji

Date:

Sashen leken asiri na rundunar hadin guiwa ta rundunar soja a yankin arewa maso gabas, Operation Hadinkai, Kanal Obinna Ezuipke, ya bayyana cewa, 98 daga cikin 276 ‘yan matan da ‘yan ta’addan Boko Haram suka sace a makarantar sakandaren ‘yan mata ta gwamnati da ke garin Chibok a jihar Borno a ranar 14 ga Afrilu, 2014. har yanzu suna cikin zaman talala.

Shugaban sashen leken asiri na rundunar hadin guiwa ta rundunar soji a shiyyar Arewa maso Gabas ta Operation Hadinkai, ya bayyana hakan ga manema labarai a hedikwatarsu da ke Maimalari Cantonment a Maiduguri ranar Asabar.

Ya bayyana cewa daga cikin ‘yan matan Chibok 276 da aka sace, ‘yan mata 57 ne suka tsere a shekarar 2014 yayin da aka sako ‘yan mata 107 a shekarar 2018.

Shugaban sashen leken asirin ya kara da cewa an ceto ‘yan mata uku a shekarar 2019, biyu a shekarar 2021 da kuma 9 a shekarar 2022, wanda adadinsu ya kai 178.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp