fidelitybank

Gwamnatin tarayya za ta rufe dakunan gwaje-gwajen da ba rijista

Date:

Karamin Ministan Lafiya, Joseph Ekumankama, ya ce, gwamnatin tarayya za ta rufe dakunan gwaje-gwajen da ba su yi rajista a kasar ba.

An bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da Daraktan Yada Labarai na Ma’aikatar, Ahmed Chindaya, ya bayar a ranar Asabar, bayan wata ziyarar ban girma da mambobin kungiyar Likitocin Lafiya ta Najeriya, MLSCN, suka kai a hedikwatar ma’aikatar lafiya da ke Abuja.

Ekumankama ya ce za a samar da tsare-tsare domin tabbatar da gudanar da harkokin majalisar cikin sauki.

“Za a samar da tsare-tsare da za su taimaka wajen gudanar da ayyukansu ba tare da wata matsala ba, da nufin cimma burin shugaban kasa a fannin kiwon lafiya.

“Daga yanzu, duk dakunan gwaje-gwaje dole ne su bi ka’idojin da suka dace kuma su tabbatar da cewa an yi musu rajista da MLSCN ko kuma a rufe su,” in ji shi.

Ya kara da cewa bai kamata mahukunta da ma’aikatan MLSCN su yi kasa a gwiwa ba wajen gudanar da ayyukansu na doka.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp