fidelitybank

Gwamnatin Guinea ta saki tsohon shugaban kasar daga gidan yari

Date:

Gwamnatin mulkin sojan kasar Guinea ta saki tsohon shugaban kasar, Alpha Conde daga gidan yari tare da sanya shi a gidan sa karkashin kulawar jami’ai.

A ranar Litinin ne DW ta wallafa a shafinta na Facebook cewa wakilinsu a Guinea ya tabbatar da cewa an sako Conde a daren Lahadi.

A ranar 5 ga Satumba 2021, sojojin kasar sun kama CondƩ a wani juyin mulki bayan da aka yi harbe-harbe a babban birnin kasar ta Conakry.

Kwamandan runduna ta musamman, Mamady Doumbouya ya fitar da wani shiri a gidan talabijin na kasar, inda ya sanar da rusa kundin tsarin mulki da gwamnati.

An rantsar da shugaban mulkin sojan mai shekaru 41, Kanar mai shekaru 41 kuma tsohon abokin hambararren CondƩ, a wani biki da aka gudanar a fadar Mohamed V da ke babban birnin kasar, Conakry, lamarin da akasarin shugabannin kasashen yammacin Afirka suka kaurace.

Gamayyar shugabannin yankin da ke karkashin kungiyar ECOWAS, ta sanya takunkumi kan ā€˜yan majalisar mulkin soja da ā€˜yan uwansu, tare da daskarar da dukiyoyinsu da kuma sanya musu takunkumin tafiye-tafiye.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miʙa saʙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Ę“an ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ʓan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin ʘarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barʙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ʓan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ʙasa – Fadar Shugaban ʘasa

Fadar shugaban ʙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ʊalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ʙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ʙaryata...
X whatsapp