fidelitybank

Gwamantin Jigawa ta bayar da hutun Maulidi

Date:

Gwamnatin jihar Jigawa ta ayyana ranar Talata, 17 ga watan Satumba, 2024 a matsayin ranar da babu aiki domin murnar zagayowar ranar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammad (S.A.W).

Hakan ya fito ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban ma’aikatan jihar Alhaji Muhammad K. Dagaceri. Jami’in hulda da jama’a Ismaila Ibrahim Dutse ne ya bayyana hakan ga manema labarai.

“Ina rubuto muku labari cewa gwamnati ta ayyana ranar 14 ga R/Awwal, 1446AH (17 ga Satumba, 2024) a matsayin ranar kyauta don murnar Mauludin Annabi Muhammad (S.A.W),” in ji sanarwar.

Yayin da yake bayyana hakan a madadin Gwamna Malam Umar Namadi, Shugaban Ma’aikatan ya taya daukacin al’ummar Musulmin Jihar Jigawa da ma kasa baki daya murnar zagayowar wannan shekarar.

Dagaceri ya bukaci ma’aikata a jihar da su yi amfani da lokacin yin addu’a ga Allah (S.W. A) don neman tsari da shiriya.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp