fidelitybank

Faɗa ya ɓarke a ƙasar Sudan

Date:

An ji ƙarar harbe-harbe da fashewar abubuwa a Khartoum, babban birnin ƙasar Sudan, bayan kwashe kwanaki ana rikici tsakanin wasu mayaƙa da sojojin ƙasar.

Ana danganta rikicin ne a kan shirin miƙa mulki ga farar hula.

Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ba da rahoton cewa, an ji Ƙarar harbe-harbe a kusa da hedkwatar sojojin da ke tsakiyar birnin ƙasar.

Jami’an kai ɗaukin gaggawa don tallafawa dakarun tsaro na RSF sun ce sun ƙwace iko da filin jirgi.

Tun da farko, sun ce an kai hari ɗaya daga cikin sansanoninsu da ke kudancin Khartoum.

A nata ɓangaren, rundunar sojin ƙasar, ta ce mayaƙan na RSF na ƙoƙarin ƙwace hedkwatar sojojin.

Kakakin rundunar sojin ƙasar, Birgediya Janar Nabil Abdallah, ya ce mayaƙan na RSF, sun kai hari kan sansanonin soji da dama a birnin Khartoum da kuma wasu sassan Sudan.

“Ana ci gaba da arangama, kuma sojoji suna gudanar da aikinsu na kare ƙasar,” in ji Janar Nabil.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp