fidelitybank

Fararen hula miliyan 1.2 sun ketare Ukraine

Date:

Hukumar da ke tsaron kan iyakar kasar Poland ta ce, mutum miliyan 1.2 sun tsere daga Ukraine zuwa kasar ta Poland, tun bayan da yaki ya barke tsakanin Ukraine da Rasha.

A ranar Litinin kimain mutane 141,500 ne suka tsallaka kan iyakar kasashen biyu, kamar yadda hukumar ta wallafa a shafinTwitter, wanda da kadan ne bai kai na ranar Lahadi ba wanda ya kai 142,300.

Kusan kashi 90 cikin 100 na masu tserewa ‘yan kasar Ukraine mata da kananan yara ne. Wani malamain jami’a na cewa, kashi 40 cikin 100 na ‘yan gudun hijirara su bar Poland zuwa wasu kasashen.

Dama Poland na kula da ‘yan Ukraine masu yawa, inda ake hasahsen akwai kimanin mutum miliyan daya zuwa miliyan biyu da suke fakewa a kasar.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp