fidelitybank

EFCC na tuhumar Rochas da laifuka 17

Date:

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta gabatar da sabbin tuhume-tuhume 17 a kan tsohon gwamnan jihar Imo kuma Sanata mai wakiltar mazabar Imo ta Yamma.

A tuhumar da ta gabatar a gaban wata babbar kotun tarayya a Abuja, EFCC ta ce, Rochas ya hada baki da wasu, wadanda suka hada da ‘yan jam’iyyar APC, da wasu kamfanoni biyar suka saci Naira biliyan 2.9 daga asusun gwamnati.

Hukumar ta dauki wannan mataki ne sa’o’i bayan da toshon gwamnan ya kaddamar da aniyarsa ta takarar shugaban kasa a Najeriyar a 2023.

A watan Afrilu na 2021, EFCC ta kama Okorocha, ta tsare shi har tsawonkwana biyu tana yi wa toshon gwamnan wanda ya mulki jihar Imo daga 2011 zuwa 2019 tambayoyi a kan batutuwn da suka shafi zargin cin hanci. In ji BBC.

Gwamnatin jihar ta yanzu tana zarginsa da aikata laifukan cin hanci da rashawa da almundahana da dama, sai dai kuma ya musanta dukkanin zarge-zargen.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp