fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Kotu ta yi watsi da ƙarar a kori Tinubu da Obi

Date:

Mai shari’a Donatus Okorowo na babbar kotun tarayya da ke Abuja a ranar Litini, ya yi watsi da karar da jam’iyyar PDP ta shigar na neman a soke zaben ɗan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) Bola Tinubu da na jam’iyyar Labour, Mista Peter Obi, bisa zargin sauya sheka ba bisa ka’ida ba abokan tafiyarsu.

Alkalin ya ce, PDP ba ta da cancanta kuma tana da nufin tada hankalin abokan hamayya a zaben shugaban kasa na 2023.

Mai shari’a Okorowo ya bayyana cewa, karar da wani babban Lauyan Najeriya, SAN, Gordy Uche ya shigar a madadin jam’iyyar PDP bai dace ba kuma babu hujja domin bai bayyana wani dalili na daukar mataki ba.

Baya ga haka, alkalin ya ce PDP ta kasa bayyana duk wani rauni da ta samu wajen sauya ‘yan takarar da APC da Labour Party suka yi.

‘Yan takarar da PDP ke kalubalantar maye gurbinsu da suka hada da Kabiru Masari da Doyin Okupe na APC da Labour Party.

A cikin karar, PDP ta yi ikirarin cewa dokar zabe ta 2022 ba ta yi tanadin “mai rike da mukami” ko abokin takara na wucin gadi ba kuma lokacin yin murabus, janyewa ko sauya ‘yan takarar shugaban kasa na gudanar da sabon zaben fidda gwani don maye gurbinsu bai dace da Masari ba. da Okupe.

PDP ta kuma ce Tinubu da Obi za su iya tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023 tare da Masari da Okupe a matsayin abokan takararsu.

pulse news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp