fidelitybank

Da Dumi-Dumi: An kori mai horaswa bayan Liverpool ta zazzaga masa kwallaye 9

Date:

Bournemouth ta kori kocinta, Scott Parker bayan da ta sha kashi a hannun Liverpool da ci 9-0 a karshen mako.

Kungiyar ta Premier ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da ta fitar a safiyar ranar Talata ta shafinta na yanar gizo.

Tsohon dan wasan tsakiya na Bournemouth, Gary O’Neil, zai maye gurbin Parker na wucin gadi.

Kociyan mai shekaru 41 a duniya yanzu shine koci na farko da ya samu kocin a kakar wasa ta 2022/23 bayan ya sha kashi a wasanni ukun da ya buga na karshe a kakar wasa ta bana.

Sanarwar wacce ta ruwaito mamallakin kungiyar, Maxim Demin, ta kara da cewa, “AFC Bournemouth na iya sanar da cewa kungiyar ta raba gari da babban kocinta Scott Parker.

“Gary O’Neil zai jagoranci kungiyar na wucin gadi kuma Shaun Cooper da Tommy Elphick za su taimaka.”

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp