fidelitybank

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnatin Nijeriya ta sanar da ranakun hutun Kirsimeti da sabuwar shekara

Date:

 

 

 

Gwamnatin Taraiya ta sanar da Litinin, 27 ga watan Disamba, Talata, 28, ga Disamba, 2021 da kuma Litinin, 3 ga watan Janairu, 2022 a matsayin ranakun hutun Kirsimeti da na sabuwar shekara.

Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola ne ya yi sanarwar ta hannun Babban Sakataren ma’aikatar, Dakta Shuaib Belgore a yau Laraba da safe.

“Dole ne mu yi koyi da rayuwar Yesu Almasihu ta ɓangaren yadda ya ke aikata wa da koyi da kyawawan halaye, hidima ga al’umma, tausayin alumma, haƙuri, son zaman lafiya da kuma kyawawan halaye da ya nuna su bayan haihuwarsa.

“Wannan itace hanya mafi inganci ta yin murna da haihuwar Yesu Almasihu,” in ji wani ɓangare na sanarwar.

A duk faɗin duniya a na bikin Kirsimeti ne a ranar 25 ga watan Disamba.

Ita kuma sabuwar shekara, a na yin hutun shigowar ta ne a ranar 1 ga watan Janairu.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...

Shettima ya yi wa iyalan marigayi Muhammadu Buhari ta’aziyya a Landan

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya yi wa wasu...

Indiya na jimamin mutuwar Buhari – Modi

Firaministan India Narendra Modi, ya shiga jerin shugabanni da...

Kungiyar Gwamnoni sun bayar da hutu kan mutuwar Buhari

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya sun bayyana kaɗuwarsu...

Tinubu ya bayar da hutu don yin ta’azziyar Buhari

Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan...

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...

Tabbas Buhari mutum ne mai kyakyawan halaye mai kishin kasa – IBB

Tsohon shugaban mulkin soji a Najeriya, Janar Ibrahim Babangida,...

Tabbas Buhari dan kishin kasa ne – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana tsohon Shugaban Ƙasa,...

Najeriya ta yi rashin Dattijo – Atiku Abubakar

Tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana Muhammadu...
X whatsapp