fidelitybank

Ilimi

Gwamnati da ASUU su warware matasalar yajin aiki – Sanusi

Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Lamido Sanusi, ya bukaci gwamnatin tarayya da kungiyar malaman jami'o'i (ASUU) da su warware rikicin da ya dabaibaye...

Ranar Laraba ASUU da Gwamnati za su san matsayar su a Kotu

A ranar Litinin ne kotun masana’antu ta kasa ta tsayar da ranar Laraba 21 ga watan Satumba, 2022, domin yanke hukunci kan karar da...

JAMB za ta gudanar da jarabawa ga dalibai

Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Jami’a, JAMB, ta ce, ta sanya ranar Asabar 24 ga Satumba, 2022, ga dalibai 67, wadanda suka yi rajistar jarrabawar...

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƙungiyar Ɗalibai sun mamaye filin jirgin sama na Legas

Kungiyar dalibai ta ƙasa NANS, a ranar Litinin din nan ta mamaye filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Legas, domin matsa wa...

Majalisar wakilai za ta gana da masu ruwa da tsaki a kan yajin aikin ASUU

Majalisar wakilai za ta gana da kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) da sauran masu ruwa da tsaki domin lalubo bakin zaren warware yajin aikin da...

Popular

spot_imgspot_img

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]
telegram
X whatsapp