fidelitybank

Bayelsa United ta samu tikitin shiga gasar cin kofin zakarun mata na Afrika

Date:

Zakarun Najeriya, Bayelsa United ta samu tikitin shiga gasar cin kofin zakarun mata ta CAF, bayan ta doke Ampem Darkoa Ladies da ci 3-0 a wasan karshe na WAFU B.

Wannan ne karo na biyu da kungiyoyin biyu suka hadu a gasar bayan da aka tashi wasan da ci 0-0 a matakin rukuni.

An zura dukkan kwallaye ukun ne a farkon wasan da suka fafata a Yammoousokro.

Miracle Joseph ne ya fara jefa kwallo a ragar matan Najeriya a minti na 11 da fara wasa.

Dan wasan gaban Falconets Flourish Sabastine ya kara ta biyu a minti na 19, yayin da Chinyere Igbomalu ya kara ta uku mintuna uku kafin a tafi hutun rabin lokaci.

A bara, Rivers Angels sun fito a cikin bugu na farko na gasar cin kofin zakarun mata na CAF kuma sun fadi a matakin rukuni.

Mamelodi Sundowns ta Afirka ta Kudu ce ta lashe gasar.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp