fidelitybank

Ba mu fara tura Sojojin mu zuwa Nijar ba – Birgediya Janar Tukur

Date:

Shalkwatar tsaron Najeriya ta musanta raɗe-raɗin cewa dakarunta sun fara shirin ɗaukar matakin soji a kan Nijar.

Sanarwar da daraktan yaɗa labaran shalkwatar, Birgediya-janar Tukur Gusau ya fitar ta ce dakarunta ba za su iya ɗaukar irin wannan mataki ba tare da amincewar shugabannin ECOWAS ba.

Sanarwar ta ce matakin sojin shi ne mataki na ƙarshe da za a iya ɗauka kan Nijar, kuma za a yi hakan ne kawai bayan duk wani matakin da zai kai shi tsauri ba ya kasa cimma nasara.

“Rundunar sojin Najeriya ta farga da wani labari da ake yaɗawa cewa tana tattara dakarunta don ɗaukar matakin soji kan Nijar.

“A matsayin martani ga ƙwace mulki da soji suka yi, shugabannin ECOWAS sun tattauna kuma sun cimma matsaya kan maakan da za su ɗauka a game da baun.” in ji sanarwar.

daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp