fidelitybank

Ana samun ɓullar Omicron a Nijeriya, Shugaban Ƙasar Afirka ta Kudu ya bazamo zuwa Nijeriya

Date:

 

Yayin da ƙasar Nijeriya ta shiga fargabar ɓullar hatsabibin nau’in cutar koronan nan da a ka yiwa laƙabi da Omicron, kwatsam sai ga Shugaban Ƙasar Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa ya bazamo zuwa ƙasar nan.

Bayan da Daily Nigerian Hausa ta rawaito cewa an samu mutane 2 ɗauke da sabon nau’in koronan a ƙasar nan, ba a daɗe ba sai a ka ƙara samun wani ɗauke da ita, duk a yau Laraba.

Da ma ita wannan Omicron ɗin dai ta samo asali ne daga Afirka ta Kudu, kuma bincike ya nuna cewa waɗan nan masu ɗauke da ita a ƙasar nan ɗin daga kasar su ka shigo Nijeriya.

Ai kuwa sai ga shuganan ƙasar ta Afirka ta Kudu, Ramaphosa ya falfalo wajen Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari.

Shi kuwa Buhari, Ramaphosa ya na isowa da misalin ƙarfe 10 na safe, sai ya sa a ka buga masa fareti sannan a ka harba bindigar ban-girma sau 21.

A na tunanin ya zo ƙasar nan ne domin su tattauna da shugaba Buhari a kan yadda za a haɗa karfi waje guda domin a shawo kan lamarin.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp