fidelitybank

An tsinci gawar ‘yar shekaru 14 tare da cire mata sassan jiki

Date:

An tsinci gawar Maryam Salisu ‘yar shekara 14 a unguwar Babale dake karamar hukumar Jos ta Arewa a jihar Filato.

Wata majiya ta shaidawa cewa an tsinci gawar yarinyar a cikin ramin tare da cire mata idanu, nono, hakori da harshenta.

Majiyar ta ce an kai wa Maryam hari ne a lokacin da take diban itace a wani daji da ke kusa da unguwar.

Majiyar ta bayyana cewa, Fatima Danliti, mahaifiyar marigayiyar, ta yi kuka a fili yayin da take ba da labarin haduwarta da diyarta ta karshe, inda ta ce ta barwa Allah komai.

Mahaifiyar ta lura, “Abin da ke da zafi amma ba abin da zan iya yi. An bar wa wanda ya aikata laifin da Allah”.

Daya daga cikin ‘yan matan Aisha Sani da ta shaida lamarin ta ce suna tare ne sai mutumin ya bugi Maryam a kai.

Majiyar ta bayyana cewa marigayin tare da wasu ‘yan mata 12, sun je wani daji da ke kusa da su nemo itace a lokacin da aka kai wa Fatima hari, yayin da sauran su suka gudu domin tsira.

Sai dai kawo yanzu rundunar ‘yan sandan yankin ba su magantu ba, dange da faruwar lamarin.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp