fidelitybank

Amotekun na gallazawa ƴan Arewa – Gwamnan Zamfara

Date:

Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana damuwarta dangane da yawaitar gallazawa ƴan Arewa da jami’an kungiyar tsaro ta Western Nigeria Security Network (WNSN) mai suna Amotekun ke kaiwa a jihohin Kudu maso Yamma.

A cewar wata sanarwar manema labarai da kwamishinan yada labarai na jihar, Hon. Ibrahim Magaji Dosara, ana gallaza musu ba bisa ka’ida ba, kuma Gwamna Bello Mohammed Matawalle, ya bukaci abokan aikinsa na yankin su duba wuce gona da iri na jami’an tsaro da hadin kan kasa.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “Tsarin da ake yi ba bisa ka’ida ba, cin zarafi da azabtarwa da ake yi wa matasan Najeriya wadanda galibi ke gudanar da harkokin kasuwanci tare da takwarorinsu na yankin Kudu maso Yamma, hakan na iya haifar da rikici tsakanin yankunan biyu.”

“Ya kamata ‘yan Najeriya su guji duk wani rikici na kabilanci don ba da damar zaman lafiya da kwanciyar hankali don bunkasa tattalin arziki da siyasa a kasar nan.

“A wannan lokacin da kusan dukkanin yankunan siyasar kasar ke fuskantar rikici daya ko wani, ya kamata mutane su koyi mutunta juna da tunanin yadda za a bunkasa Najeriya maimakon kiyayya da ba dole ba.”

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp