fidelitybank

A rataye mutane biyu da suke yi wa Isra’ilawa leken asiri a Gaza

Date:

Gwamnatin ƙungiyar Hamas mai iko da birnin Gaza na Falasɗinawa ta aiwatar da hukuncin kisa kan maza biyu da aka zarga da yi wa Isra’ila leƙen asiri.

Wata sanarwa daga ma’aikatar cikin gida ba ta bayyana sunan mutanen. An faɗi harufan farko na sunayen nasu ne kawai, amma ta ce sun ba da wasu bayanai ne suka kai ga kashe Falasɗinawa.

An kashe ƙarin wasu mutum uku kan tuhumar aikata kisa.

Mutum biyun da ake zargi da yi wa Isra’ila aiki, an kama su ne a 2009 da 2015 kuma kotun hukunta cin amanar ƙasa da leƙen asiri ga ‘yan ƙasar waje ce ta yanke musu hukunci.

An rataye huɗu daga cikinsu yayin da aka harbe ɗaya da bindiga saboda ɗan sanda ne da ake zargi da kashe sirikinsa da kuma wata yarinya ‘yar shekara 13 sakamakon wata hatsaniya a danginsu. In ji BBC.

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp