fidelitybank

Ɗalibi ya rataye kansa a jihar Osun

Date:

Wani dalibin kwalejin fasaha ta Ipetu-Ijesa, mai suna, Olonade Tomiwa Victor, ya kashe kansa.

A wata sanarwa da kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Osun, Yemisi Opalola ya fitar a ranar Asabar, Olonade, an gano wani dalibi dan shekara 19 a rataye kansa a harabar gidan da igiyar waya a wuyansa.

Sanarwar ta Opalola ta ce shugaban matasa a yankin Agboola Olusola ne ya kai rahoton faruwar lamarin a hedikwatar ‘yan sanda ta Ilesa.

“Yau 10/9/2022 da misalin karfe 2:30 na rana, wani Agboola Olusola ‘M’ mai lamba 049 Isokun Street, Ilesa, shugaban matasan, ya kawo rahoto a sashin ‘A’ Ilesa cewa Olonade Tomiwa Victor, ‘dan shekara 19. An tsinci gawar wani dalibin kwalejin fasaha ta Ipetu-Ijesa, jihar Osun, yana rataye a harabar gidan da igiyar waya.”

Opalola ya bayyana cewa jami’an tsaro da aka tura wurin da lamarin ya faru sun bayyana cewa, babu wani abu a jikin mamacin da aka iya ganowa.

Ta ce ‘yan sandan sun dauki hotunan inda lamarin ya faru, inda daga bisani suka ajiye gawar matashin a asibitin Wesley Guild da ke Ilesa.

Kakakin rundunar ‘yan sandan ya kara da cewa har yanzu ana ci gaba da gudanar da bincike kan lamarin a matakin sashe na ‘A’ Dibision ’yan sanda kuma za a ci gaba da bayar da labarin yadda ya kamata.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp